Mutane 6 ne suka mutu a cikin wani jirgin daukar marasa lafiya da ya yi hadari a birnin Philadelphia na Amurka, a cewar ...
Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku kashi na karshe na tattaunawa kan yadda Najeriya ke karbo bashi. Mahalarta zauran sun tattauna kan wani rahoton bakin duniya da ya ce Najeriya ce kasa ...
A ranar Alhamis ne aka kwashe dakaru a sansanonin sojin Congo da ke lardin Bukavu don karfafa tsaro a wuraren da ke kan ...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai dora kashi 10 cikin 100 kan danyen man Canada daga yau Asabar. Sauran kayayyakin Canada za su sha harajin kashi 25 cikin 100.
A sakon da ya wallafa a shafinsa na X, dan takarar shugaban kasar jam’iyyar PDP a zaben 2023, yace kame da gurfanarwa maras ...
Da alamun shirye-shiryen gudanar da babban taron hafizan Alkur’ani Mai Girma sun kankama a Abuja, inda manyan allunan sanarwa ...
Jiya Alhamis ‘yan majalisar dokokin Amurka, sun yi nazarin irin tasirin da matakin shugaba Donald Trump, na dakatar da ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na yadda duniyar ta yini da rahotanni ...
Kungiyar kwadagon Najeriya (nlc) ta caccaki gwamnatin tarayyar kasar game da aiwatar da manufofin bankin duniya da asusun ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai da dumi-duminsu daga kowace kusurwa ...
A yau Alhamis, motocin safa-safa dauke da fursunoni Falasdinawa suka bar kurkukun Isra’ila, bayan rudanin da aka samu yayin sakin Yahudawa 3 da ‘yan kasar Thailand 5 da ‘yan gwagwarmayar gaza suka yi ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard ...