Mutane 6 ne suka mutu a cikin wani jirgin daukar marasa lafiya da ya yi hadari a birnin Philadelphia na Amurka, a cewar ...
A ranar Alhamis ne aka kwashe dakaru a sansanonin sojin Congo da ke lardin Bukavu don karfafa tsaro a wuraren da ke kan ...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai dora kashi 10 cikin 100 kan danyen man Canada daga yau Asabar. Sauran kayayyakin Canada za su sha harajin kashi 25 cikin 100.
A sakon da ya wallafa a shafinsa na X, dan takarar shugaban kasar jam’iyyar PDP a zaben 2023, yace kame da gurfanarwa maras ...
Da alamun shirye-shiryen gudanar da babban taron hafizan Alkur’ani Mai Girma sun kankama a Abuja, inda manyan allunan sanarwa ...
Jiya Alhamis ‘yan majalisar dokokin Amurka, sun yi nazarin irin tasirin da matakin shugaba Donald Trump, na dakatar da ...
Wani dan jarida da ke Goma, ya fada wa Muryar Amurka ta wayar tarho cewa ana ci gaba da artabu a yankin tashar jirgin sama da ...
Birane kamar su Abala Tanout Tahoua Zinder da Yamai na daga cikin irin wadanan wurare da sufetoci masu aikin bincike suka ...
Trump yayi alkawarin sassautawa kamfanonin duniya haraji har idan suka amince su zo su sarrafa hajojin su a Amurka ko kuma su ...
Wasu yan Najeriya sun bayyana ra’ayin su kan shawarar da wani mai suna Chief Dokun Olumofin ya bayar cewa, a rika karɓar ...
Ana tuhumarsa ne da laifi guda na kisan kai wanda hukuncin sa kisa ne, wanda ya saba da sashe na 221 kundin “penal code”, na ...
Kungiyar kwadagon Najeriya (nlc) ta caccaki gwamnatin tarayyar kasar game da aiwatar da manufofin bankin duniya da asusun ...